Burtaniya za ta rufe hanyoyi da hana shawagin jirage saboda ziyarar Tinubu
Gwamnatin Burtaniya ta sanar da daukar wasu tsauraran matakan tsaro a garin Windsor domin shirye-shiryen karbar bakuncin shugaban Najeriya, Bola...
Gwamnatin Burtaniya ta sanar da daukar wasu tsauraran matakan tsaro a garin Windsor domin shirye-shiryen karbar bakuncin shugaban Najeriya, Bola...
Tawagar kwararrun likitoci a Asibitin Koyarwa na Jami'ar Modibbo Adama da ke Yola, Jihar Adamawa, ta yi nasarar raba tagwaye...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministar kudi na Najeriya, inda ya maye gurbin Dr...
Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta ce ta yi amfani da makaminta mai linzami na Khyber wajen kai hare-haren...
Ƙungiyar mabiya aƙidar Shi'a ta Najeriya, ƙarƙashin jagorancin Sheikh Ibrahim Zakzaky, ta gudanar da zanga-zangar nuna goyon bayanta ga jamhuriyar...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta soke belin da aka baiwa Abubakar Malami, Kotun ta yanke hukuncin cewa tunda...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci shugabannin Majalisar Dattawa su fara nazarin yiwuwar gyaran ƙundin tsarin mulki domin samar...
Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch ta zargi dakarun ƙungiyar RSF da kai wa mutane masu lalurar nakasa...
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ziyarci ƙauyen Kirchinga a ƙaramar hukumar Madagali, jihar Adamawa, bayan harin da mayaƙan Boko Haram suka...
Hukumar kula da 'Yan sanda ta ce Jihar Adamawa ce ta fi yawan masu neman aikin a cikin rundunar 'yan...