Gwamnatin Nijar ta ƙwace mahaƙar zinare daga kamfanin Australia
Gwamnatin soji a Nijar ta ƙwace katafaren cibiyar mahaƙar zinare ɗaya tilo da ke ƙasar, bayan ta zargi Kamfanin Australia...
Gwamnatin soji a Nijar ta ƙwace katafaren cibiyar mahaƙar zinare ɗaya tilo da ke ƙasar, bayan ta zargi Kamfanin Australia...
Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya karkara, Cif Audu Ogbeh rasuwa yana da shekaru 78 a duniya....
Rundunar ƴansandan Najeriya ta saki ɗangwagwarmaya, Omoyele Sowore bayan kiraye-kirayen da aka yi na buƙatar a sake shi. Tsohon ɗantakarar...
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya yi kira da a kora Ministan Abuja, Nyesom Wike da tsohon Gwamnan Benue...
Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri'a a lokacin zaɓuka. Shugaban hukumar, Farfesa...
Jam'iyyun hamayya a Kamaru sun soki matakin Kotun Tsarin Mulkin ƙasa na dakatar da takarar jagoran ƴan adawar ƙasar, Maurice...
Sojojin Najeriya da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai a yankin arewa maso gabashin ƙsar sun halaka mayaƙan Boko...
Fitaccen lauyan nan a Najeriya mai kare haƙƙin bil adama, Femi Falana ya caccaki manufofin tattalin arzikin Shugaba Bola Tinubu...
A yau Talata ne Kotun Tsarin mulki a Kamaru za ta yanke hukunci kan ƙarar da jagoran ƴan hamayyar ƙasar,...
Rahotonnin daga jihar Zamfara a yankin arewa maso yammcin Najeriya na cewa ƴanbindiga sun sace mutum 150 a jerin hare-haren...