‘Ba zan huta ba, sai mun ceto mutanenmu da aka sace’
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa za ta yi duk abin da ya dace domin ceto mutanen...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa za ta yi duk abin da ya dace domin ceto mutanen...
Shugaba Donald Trump na kan hanyarsa ta zuwa ƙasar Switzerland domin halartar taron ƙoli na tattalin arziƙin duniya da ke...
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa wasu daga cikin dakarunta da na haɗin gwiwa ta JTF sun rasa rayukansu, yayin...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai wa shugaba Bola Tinubu ziyara a fadarsa da ke Abuja. Gwamnan ya...
Rundunar sojin Nijar ta sanar da cewa ta halaka yan bindiga da dama a cikin Jihar Tillaberi a ƙarƙashin wani...
Hukumomi a jihar Sokoto sun tabbatar da cewa aƙalla ƙauyuka sama da 28 sun zama kufai sakamakon ci gaba da...
Hukumomin lafiya a jihar Kano sun bayyana cewa sun kafa wani kwamiti na musamman da zai gudanar da bincike kan...
Shugaban Amurka Donald Trump ya faɗa wa al'ummar Iran cewa su jajirce sannan su ci gaba da zanga-zanga. Trump ya...
Shugaban ƙasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce gwamnatinsa na son zama da abin da ya kira 'ainihin' masu zanga-zangar domin...
An kama matasa uku da aka gano a matsayin 'yan fashi da makami da ake kira Shilla Boys da ke...