Cutar kwalara ta hallaka mutum 8 a Zamfara
Ɓarkewar cutar cholera a gundumar Bukkuyum da ke jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya, ta yi sanadin mutuwar aƙalla...
Ɓarkewar cutar cholera a gundumar Bukkuyum da ke jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya, ta yi sanadin mutuwar aƙalla...
Wata ƙungiyar kare yara ta Save the children ta ce aƙalla ƙasashe huɗu a Afirka, ciki har da Najeriya da...
Mataimakin gwamnan jihar Taraba, Aminu Alkali ya koma Jalingo babban birnin jihar bayan ya kwashe tsawon lokaci yana jinya. Rahotanni...
Ma'aikatar lafiya ta tarayya ta musanta rahotanni da ke cewa babu marasa lafiya daga arewa maso yamma cikin waɗanda za...
Ofishin hukumar kula da jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta nuna damuwa kan ƙaruwar yunwa da talauci da kuma rashin...
Hukumar Kwastam Najeriya ta kama kwantainoni 16 ɗauke da makamai da miyagun ƙwayoyi da magungunan da wa’adin aikinsu ya ƙare...
Gwamnatin jihar Katsina a Najeriya ta yi martani kan sanarwar da ƙungiyar agaji ta Medicins Sans Frontiers, MSF, ta fitar...
Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa ta dakatar da yajin aikin gargadi da take yi a fadin kasar. Mataimakin...
In the dynamic world of WordPress, we emerge as a beacon of innovation and excellence. Our popular products, like CoverNews,...