Masu ruwa da tsaki sun haɗu don samun ingantaccen kiwon lafiya a Adamawa!
An gudanar da tattaunawa ta kafafen yaɗa labarai da 'Yan Jarida, tare da masu ruwa da tsaki, gabanin kwanakin Riga-kafin...
An gudanar da tattaunawa ta kafafen yaɗa labarai da 'Yan Jarida, tare da masu ruwa da tsaki, gabanin kwanakin Riga-kafin...
Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya cimma yarjejeniya domin rage farashin allurar rigakafin cutar zazzabin cizon...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna a Najeriya (NAFDAC) ta gargaɗi ƴan kasar su kaucewa amfani da wani abincin...
Ma'aikatar Lafiya ta Jihar Enugu ta kama wani likitan bogi tare da rufe wani asibiti ba bisa ka'ida ba a...
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Duniya (IOM) tare da hadin gwiwar Hukumar Kula da Shige da Fice ta...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya NARD, ta sanar da shirin ta na tsunduma yajin aikin sai Baba ta...
A kokarin kare lafiya da walwalar Al'ummar Ribadu, wata kungiya mai zaman kanta karkashin gidauniyar 'Rubicon Foundation' ta bayar da...
Hukumar kula da lafiya matakin farko ta jihar Adamawa ta kammala aikin karshe na tabbatar da samun nasarar gudanar da...
Tawagar ƙwararrun likitoci a Najeriya, ƙarƙashin jagoranci shugaban ƙungiyar Likitocin ƙasar, sun tabbatar da cewa rashin lafiyar da aka ce...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya, NAFDAC ta sanar da kulle wasu manyan kantunan kayan buƙatu guda...