Nnamdi Kanu na da lafiyar da zai iya fuskantar shari’a – Likitoci
Tawagar ƙwararrun likitoci a Najeriya, ƙarƙashin jagoranci shugaban ƙungiyar Likitocin ƙasar, sun tabbatar da cewa rashin lafiyar da aka ce...
Tawagar ƙwararrun likitoci a Najeriya, ƙarƙashin jagoranci shugaban ƙungiyar Likitocin ƙasar, sun tabbatar da cewa rashin lafiyar da aka ce...
Duka shugabannin ƙananan hukumomin jihar Bayelsa takwas sun sanar da ficewa daga jam'iyyar PDP, tare da nuna goyon bayansu ga...
Hukumar Kwastam ta jihohin Adamawa da Taraba ta kwace man fetur da fatun jakuna da magungunan Tramadol da sabulun kasashen...
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya gargaɗi kwamishinoninsa game da rashin saka irin hular da shugaban Najeriya Bola Tinubu ke...
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP. Diri ya bayyana haka ne ranar Laraba a gidan...
Ma'aikatar raya, al'adu, da yawon bude ido, ta tattaunawa da gwamnatin Qatar, a ranar Litinin, don bunkasa huldar al'adu, fasaha,...
Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta ɗage babban taron kwamitin zartarwarta da aka tsara yi ranar Laraba 15...
Majalisar Dokokin Najeriya ta bayar da shawarar sauya lokacin gudanar da zaɓen shugaban ƙasar zuwa watan Nuwamban 2026 maimakon Fabrairun...
Rundunar sojin Madagascar ta ce ta karɓe mulkin ƙasar, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito. Shi ma...
Ƙungiyar Agajin Likitoci ta MSF ta yi gargaɗin samun ƙaruwar rashin abinci mai gina jiki tsakanin ƙananan yara a arewacin...