Posts Grid
Mun kai wa Isra’ila hari da makami mai linzami na Khyber – Iran
Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta ce ta yi amfani da makaminta mai linzami na Khyber wajen kai hare-haren da ta kai Isra'ila. Cikin...
Ƴan shi’ar Najeriya sun yi zanga-zangar nuna goyon bayan Iran
Ƙungiyar mabiya aƙidar Shi'a ta Najeriya, ƙarƙashin jagorancin Sheikh Ibrahim Zakzaky, ta gudanar da zanga-zangar nuna goyon bayanta ga jamhuriyar Musulunci ta Iran saboda hare-haren...
Kotu ta soke belin Malami, ta kuma bayar da umarnin a ci gaba da tsare shi a Kuje
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta soke belin da aka baiwa Abubakar Malami, Kotun ta yanke hukuncin cewa tunda aka fara shari'ar a baya,...
Tinubu ya buƙaci majalisa ta gyara ƙundin mulki domin kafa ‘yansandan jihohi
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci shugabannin Majalisar Dattawa su fara nazarin yiwuwar gyaran ƙundin tsarin mulki domin samar da dokar da za ta...
An zargi RSF da kashe tare da cin zarafin naƙasassu yayin ƙwace El Fasher a Sudan
Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch ta zargi dakarun ƙungiyar RSF da kai wa mutane masu lalurar nakasa hari tare da cin zarafinsu...
Gwamna Fintiri ya yi Alla-wadai da harin Boko Haram a jihar Adamawa
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ziyarci ƙauyen Kirchinga a ƙaramar hukumar Madagali, jihar Adamawa, bayan harin da mayaƙan Boko Haram suka kai kwanan nan. Gwamnan, tare...
Posts Slider
Liverpool tayi rashin nasara a hannun United har gida
Manchester United ta je ta doke Liverpool 2-1 a wasan mako na takwas a Premier League ranar Lahadi, karon farko da ta yi nasara a...
Karo na biyu da aka bai wa Flick jan kati a Barcelona
Ranar Asabar aka bai wa kociyan Barcelona, Hansi Flick jan kati a wasan mako na takwas a La Liga da suka doke Girona 2-1. Kenan...
Ansu Fati ya kafa tarihi a gasar Ligue 1 ta Faransa
Ɗanwasan Barcelona Ansu Fati ya dawo kan ganiya tare da kafa tarihin ɗanwasa mafi saurin cin ƙwallo biyar a gasar Ligue 1 ta Faransa. Ɗanƙwallon...
Saura ƙiris Ghana ta samu gurbi a gasar Kofin Duniya
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Ghana Black Stars na gab da samun gurbi a gasar Kofin Duniya ta 2026 bayan nasarar casa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya...
Guardiola na fatan Haaland zai murmure kafin wasansu da Burnley
Pep Guardiola na fatan Erling Haaland zai murmure kafin ranar Asabar da za su fuskanci Burnley a gasar Premier League. An sauya ɗan ƙwallon Norway...
