Posts Grid
Gwamnan Sokoto ya bukaci jami’an tsaro su kawo ƙarshen ƴanbindiga a 2026
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya buƙaci mutanen jihar da su dage wajen bai wa jami'an tsaro goyon bayan domin magance matsalar hare-haren ƴanbindiga da...
Sanata Abaribe ya koma ADC daga APGA
Sanata mai wakiltar Abia ta Kudu, Eyinnaya Abaribe ya fice daga jam'iyyar APGA, inda ya sanar da komawarsa jam'iyyar ADC ta haɗaka. Abaribe ya koma...
Za mu zamanantar da Ilimin Almajirai- Gwamna Namadi
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya jagoranci wata tattaunawa ta musamman da malaman makarantun Tsangaya daga sassa daban-daban na Jihar Jigawa, a matsayin wani...
Atiku ya yi maraba da komawar Peter Obi ADC
Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar PDP kuma jigo a jam'iyyar ADC a yanzu, Atiku Abubakar ya ce yana maraba da komawar tsohon ɗan...
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da hukuncin kisa kan Abdulmalik Tanko da ya kashe Hanifa
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da hukuncin kisa da babbar kotu ta yanke a kan Abdulmalik Tanko, wanda aka samu da laifin sacewa tare da...
Shugaban mulkin sojin Guinea Mamadi Doumbouya ya lashe zaben shugaban ƙasar
Shugaban mulkin sojin Guinea Mamadi Doumbouya ya lashe zaben da aka yi a karon farko a ƙasar tun bayan ƙwace mulki a 2021. Sakamakon zaɓen...
Posts Slider
Liverpool tayi rashin nasara a hannun United har gida
Manchester United ta je ta doke Liverpool 2-1 a wasan mako na takwas a Premier League ranar Lahadi, karon farko da ta yi nasara a...
Karo na biyu da aka bai wa Flick jan kati a Barcelona
Ranar Asabar aka bai wa kociyan Barcelona, Hansi Flick jan kati a wasan mako na takwas a La Liga da suka doke Girona 2-1. Kenan...
Ansu Fati ya kafa tarihi a gasar Ligue 1 ta Faransa
Ɗanwasan Barcelona Ansu Fati ya dawo kan ganiya tare da kafa tarihin ɗanwasa mafi saurin cin ƙwallo biyar a gasar Ligue 1 ta Faransa. Ɗanƙwallon...
Saura ƙiris Ghana ta samu gurbi a gasar Kofin Duniya
Tawagar ƙwallon ƙafa ta Ghana Black Stars na gab da samun gurbi a gasar Kofin Duniya ta 2026 bayan nasarar casa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya...
Guardiola na fatan Haaland zai murmure kafin wasansu da Burnley
Pep Guardiola na fatan Erling Haaland zai murmure kafin ranar Asabar da za su fuskanci Burnley a gasar Premier League. An sauya ɗan ƙwallon Norway...
