Rikicin ‘yan daba: Mutum daya ya mutu, an kama tara a Kano
An kashe mutum ɗaya kuma an kama mutane tara da ake zargi bayan wani mummunan rikici tsakanin ƙungiyoyin 'yan daba...
An kashe mutum ɗaya kuma an kama mutane tara da ake zargi bayan wani mummunan rikici tsakanin ƙungiyoyin 'yan daba...
Zazzafar cacar-baka ta kaure tsakanin Ministan Babban Birnin Tarayyar Najeriya, Abuja, Nyesom Wike, da Sakataren Jam'iyyar APC, Ajibola Bashiru, lamarin...
Gwamnatin jihar Gombe ta haramta sana’ar jari bola a duka faɗin jihar, bisa dalilai na tsaro. Gwamnatin ta amince da...
Wata Kotu a Paris ta kama mutum 10 da laifin cin zarafin matar shugaban Faransa Brigitte Macron ta intanet. Mutanen...
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin cewa fadar shugban ƙasa ta wallafa wani hoton shugaba Bola Tinubu da takwaran aikinsa na...
Kotun Kolin Venezuela ta bayar da umarni ga mataimakiyar shugaban ƙasar, Delcy Rodriguez ta kama aikin shugaban ƙasar a matsayin...
Fafaroma Leo ya ce dole ne a tabbatar da martabar Venezuela tare da walwalar ƴan ƙasar fiye da komai. Jagoran...
Bayanai daga jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa wasu ƴanbindiga sun kai hari jihar, inda suka...
Bayanai daga jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya na cewa mutum 25 ne suka mutu bayan kifewar kwale-kwale a jihar....
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya buƙaci mutanen jihar da su dage wajen bai wa jami'an tsaro goyon bayan domin...