Kotu ta yanke wa jagoran Ansaru hukuncin ɗaurin shekaru 15
Wata Babbar Kotu a Abuja ta yanke wa Mahmud Muhammad Usman (Abu Bara’a), ɗaya daga cikin jagororin ƙungiyar Ansaru hukuncin...
Wata Babbar Kotu a Abuja ta yanke wa Mahmud Muhammad Usman (Abu Bara’a), ɗaya daga cikin jagororin ƙungiyar Ansaru hukuncin...
Shugabannin duniya sun bayyana kisan jagoran matasa masu tsattsauran ra’ayi dake goyon bayan Trump, Charlie Kirk a Amurka a matsayin...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya ta bai wa gwamnatin ƙasar sabon wa'adin kwana ɗaya ta biya buƙatunta, bayan...
Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta yi Allah wadai da abin da ta kira yaƙin neman zaɓe tun lokaci bai...
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da manyan shugabannin ƙungiyar Ansaru, wata kungiyar tsageru kuma gawurtattun ƴanbindiga mai alaƙa da Al-Qaeda, a...
Ƙungiyar ƙwadago ta ma'aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya, NUPENG ta dakatar da yajin aikin da ta...
Harin da Isra’ila ta kai wa jagororin Hamas a babban birnin Qatar a wannan Talatar ya janyo caccaka daga sassan...
Gungun mayaƙan tawaye na ƙungiyar ADF, ɗauke da muggan makamai sun afka wa wani taron binne gawa, inda suka kashe...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan'adam ta duniya, Human Rights Watch, ta ce ƴanbindiga sun kashe sama da mutum 127, ciki har...
Majalisar musulmin jihar Adamawa ta kai ziyarar ban girma ga gwamna Ahmadu Umaru Fintiri a gidan gwamnati dake Yola. Tawagar...