Mun kai wa Isra’ila hari da makami mai linzami na Khyber – Iran
Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta ce ta yi amfani da makaminta mai linzami na Khyber wajen kai hare-haren...
Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta ce ta yi amfani da makaminta mai linzami na Khyber wajen kai hare-haren...
Ƙungiyar mabiya aƙidar Shi'a ta Najeriya, ƙarƙashin jagorancin Sheikh Ibrahim Zakzaky, ta gudanar da zanga-zangar nuna goyon bayanta ga jamhuriyar...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta soke belin da aka baiwa Abubakar Malami, Kotun ta yanke hukuncin cewa tunda...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci shugabannin Majalisar Dattawa su fara nazarin yiwuwar gyaran ƙundin tsarin mulki domin samar...
Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch ta zargi dakarun ƙungiyar RSF da kai wa mutane masu lalurar nakasa...
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ziyarci ƙauyen Kirchinga a ƙaramar hukumar Madagali, jihar Adamawa, bayan harin da mayaƙan Boko Haram suka...
Hukumar kula da 'Yan sanda ta ce Jihar Adamawa ce ta fi yawan masu neman aikin a cikin rundunar 'yan...
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta kama mutane biyu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi zuwa wasu kasashe, sannan...
Majalisar koli ta addinin Musulunci da sauran kungiyoyin Musulmi a arewacin Najeriya sun yi watsi da bukatar majalisar dokokin Amurka...
Tsohon ministan matasa da wasanni a Najeriya, Solomon Dalong ya yi Alla-wadai da kisan gillar da aka yi wasu mutane...