EFCC ta kama Tambuwal ne saboda haɗakar jam’iyyun adawa – Atiku
Tsohon ɗantakarar shugabancin Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce kamawa da tsare tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal da EFCC...
Tsohon ɗantakarar shugabancin Najeriya, Atiku Abubakar, ya ce kamawa da tsare tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal da EFCC...
Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan 300 domin gudanar da wasu ayyukan da ya ce zai inganta...
Kungiyar matasan 'Kabilan Jukun, ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa daya daga cikin mambobinta, Nwubu Gani...
Hukumar Kwastam Najeriya ta kama kwantainoni 16 ɗauke da makamai da miyagun ƙwayoyi da magungunan da wa’adin aikinsu ya ƙare...
Australia ta shiga cikin jeren ƙasashen duniya da ke shirin amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinu a babban taron MDD na...
Gwamnatin jihar Katsina a Najeriya ta yi martani kan sanarwar da ƙungiyar agaji ta Medicins Sans Frontiers, MSF, ta fitar...
Ɗanwasan tsakiya na Real Madrid Reinier Jesus ya koma Atlético Mineiro ta Brazil da taka leda. Saura shekara ɗaya kwantaraginsa...
Afirka ta Kudu da Aljeriya sun tashi 1-1 a wasan cikin rukuni a gasar kofin ƙasashen Afirka ta 'yanwasan cikin...
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya amince da sallamar masu taimaka masa guda biyu bisa laifuffuka daban-daban, sannan aka wanke...
Gwamnatin soji a Nijar ta ƙwace katafaren cibiyar mahaƙar zinare ɗaya tilo da ke ƙasar, bayan ta zargi Kamfanin Australia...