Mutum daya ya mutu, wasu jami’ai sun samu raunuka yayin da wasu ’yan daba suka kai hari ofishin ‘yan sandan Kano
Akalla mutum daya ne aka tabbatar da mutuwarsa yayin da wasu kuma suka samu raunuka daban-daban biyo bayan wani harin...
Akalla mutum daya ne aka tabbatar da mutuwarsa yayin da wasu kuma suka samu raunuka daban-daban biyo bayan wani harin...
Gwamnatin mulkin soji a Mali ta shigar da ƙarar makociyarta Algeria a gaban Kotun duniya ta ICJ, inda ta ke...
Sanatan Sokoto ta Kudu, Aminu Tambuwal, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu bai da ilimin yadda zai tafiyar da...
Sanatan Sokoto ta Kudu, Aminu Tambuwal, ya ce zai marawa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar baya domin ya mulki...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan, ya ce siyasar Najeriya ta ginu ne a kan cin amana, la’akari da irin cin...
Aƙalla mutum 15 ne suka mutu sakamakon sake ɓullar cutar Ibola, a Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo. A wannan juma’a ne hukumomin...
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya ce hare-haren da aka kai kan masu gudanar da taro a jihohin Kaduna...
Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Ado Aleru, ya kashe mayakan sa guda bakwai a wasu sassan jihar Zamfara, sakamakon zargin cin...
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu, ya bayyana cewa ƙasar ba ta fargabar matakan da shugaban Amurka Donald Trump ke ɗauka...
Adadin waɗanda suka mutu sakamakon hatsarin jirgin ruwan da ya auku a jihar Neja da ke arewacin Najeriya ya ƙaru...