‘Jarumai na gaskiya’ – Matar Tinubu na taya murnar ranar malamai, ta bukaci a dauki mataki kan karancin su
Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta ce malaman makarantu mutane masu daraja da suka cancanci yabo da ƙarƙafa gwiwa....
Uwargidan shugaban Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta ce malaman makarantu mutane masu daraja da suka cancanci yabo da ƙarƙafa gwiwa....
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya, NAFDAC ta sanar da kulle wasu manyan kantunan kayan buƙatu guda...
Babban mai taimaka wa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar kan harkokin siyasa, Demola Olarewaju, ya ba da shawarar yadda...
Tsohon Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya ce an sauya wa kalaman da ya yi kan marigayi Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari...
Rukunin kamfanoni na Dangote ya ƙaddamar da fara aikin gina kamfanin takin zamani na Dangote Gode Fertilizer a ƙasar Habasha....
Jam’iyyar UNDP a ƙasar Kamaru, ta ce tana da kyakkyawar fatan samun goyon bayan akasarin ƴan takarar adawa 12 gabanin...
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya ce ƙungiyar Boko Haram ta taɓa zaɓar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a matsayin...
Rahotanni na nuna cewa hukumomi a Iran sun ce an kashe wasu mutane shida da aka samu da laifin ta'addanci...
Dakarun Operation Hadin Kai sun kama wasu da ake zargin 'yan kungiyar Boko Haram ne da ke jigilar kayayyaki a...
Jami’an hukumar shiyyar Maiduguri na hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC sun kama wasu...