Tuggar ya yi murabus a gwamnatin Tinubu

0
Tuggar ya yi murabus a gwamnatin Tinubu

Ministan harkokin wajen Najeriya Yusuf Maitama Tuggar

Spread the love

Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar, ya yi murabus daga mukaminsa a gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Rahotanni sun nuna cewa ya ajiye aikin ne domin mayar da hankali kan shirinsa na siyasa, musamman yiwuwar tsayawa takarar gwamna a Jihar Bauchi a 2027.

Ana sa ran fadar shugaban ƙasa za ta sanar da wanda zai maye gurbinsa nan gaba kaɗan.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *