Sabuwar taƙaddama ta ɓarke tsakanin Dangote da NUPENG
Sabuwar takaddama ta sake ɓarkewa tsakanin Dangote da ƙungiyar ƙwadago ta ma'aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya,...
Sabuwar takaddama ta sake ɓarkewa tsakanin Dangote da ƙungiyar ƙwadago ta ma'aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya,...
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar cewa za ta fara rarraba man kai-tsaye zuwa tashoshi a duk faɗin Najeriya...
Amurka ta yi gargaɗin cewa za ta mayar da martani kan hukuncin da kotun kolin Brazil ta yanke wa tsohon...
Gwamnan jihar Kebbi Nasir Idris ya amince da dakatar da kwamishinan lafiya Yanusa Musa isma'il nan take. Matakin ya biyo...
Yarima Harry wanda ya koma rayuwa a Jihar California ta Amurka, ya ziyarci kabarin kakarsa, Sarauniya Elizabeth II, a fadar...
Wata Babbar Kotu a Abuja ta yanke wa Mahmud Muhammad Usman (Abu Bara’a), ɗaya daga cikin jagororin ƙungiyar Ansaru hukuncin...
Shugabannin duniya sun bayyana kisan jagoran matasa masu tsattsauran ra’ayi dake goyon bayan Trump, Charlie Kirk a Amurka a matsayin...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya ta bai wa gwamnatin ƙasar sabon wa'adin kwana ɗaya ta biya buƙatunta, bayan...
Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta yi Allah wadai da abin da ta kira yaƙin neman zaɓe tun lokaci bai...
Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da manyan shugabannin ƙungiyar Ansaru, wata kungiyar tsageru kuma gawurtattun ƴanbindiga mai alaƙa da Al-Qaeda, a...